Alƙalin wasan da ya hura wasa tsakanin Mali da Tunisia ya birkice, kwakwalwar sa ta dagule,…
ZAMFARA BA SAUƘI: ‘Yan bindiga sun arce da dagaci, matar sa da mutum 11 a yankin Maru
Kwanaki bakwai bayan ‘yan bindiga sun ƙone ƙauyuka biyu ƙurmus, kuma su ka kashe mutum 200…
KIBIYAR AJALI: Yadda shekarar 2022 ta fara da ɗaukar rayukan manya a Najeriya
Yayin da shekarar 2020 ta tafi da rayukan wasu manyan Najeriya, cikin har da makusantan Shugaba…
Ƴan bindiga sun durfafi Kano, sun fasa ɗaki sun ɗauke mahaifiyar Dan Majalisa a Gezawa
Wasu ‘yan bindiga sun ritsa mahaifiyar Shugaban Marasa Rinjaye na Majalisar Dokokin Kano, Isyaku Ali, su…
Minista Sadiya ta jajanta wa ‘yan kasuwar Guru da gobara ta yi wa ɓarna
Ministar Harkokin Jinƙai, Agaji da Inganta Rayuwa, Sadiya Farouq, ta bayyana jaje ga ‘yan kasuwar da…
AFCON 2021: Mikiyar Najeriya ta nutsar da ‘Fir’aunonin Masar’ a gaɓar ruwan Kamaru
‘Yan wasan Super Eagles masu wakiltar Najeriya a Gasar AFCON 2021, sun fara wasa da bajinta,…
Sai ma’aikata a Abuja sun yi rigakafin Korona za su rika shiga wurin aiki – Hukumar FCTA
Hukumar Babban Birnin Tarayya (FCTA) ta bayyana cewa daga ranar 17 ga watan Janairu za ta…