Rashin Iya Lissafi Ne Ya Sa Wasu Suke Cewa An Yi Cushe A Kasafin Kudin 2024 – Tinubu

A makon da ya gabata dan takarar Shugaban kasa a zaben 2023 karkashin babbar jam’iyyar adawa ta PDP, Atiku Abubakar ya yi kira da a gudanar da binciken “gaggawa” kan zargin na Ningi.