Wannan yajin aikin na masu baburan Adaidaita Sahu a Kano ba shine na farko ba. Ko…
ZAƁEN 2023: Zan fito takarar shugaban ƙasa, idan APC ta damƙa wa Kudu maso Gabas takara – Orji Kalu
Yayin da zaɓen shugaban ƙasa ke ƙaratowa cikin 2023, Bulalar Majalisar Dattawa, Orji Kalu ya bayyana…
BAJEKOLIN ƁARAYIN GWAMNATI DA MAZAMBATA: EFCC ta ƙwato naira biliyan 152, dala miliyan 386 kuma ta maka mutum 2,220 kotu cikin 2021
Hukumar EFCC ta bayyana cewa tsakanin Janairu zuwa Disamba, 2021, ta samu nasarar ƙwato zunzurutun naira…
2023: Wa ya kamata ya zama gwamnan Jigawa? Daga Ahmed Ilallah
Jigawa wacce take da alúmmah sama da miliyan biyar wanda akasari wannan alúmmah suna zaune ne…
Buhari ya ce ya magance matsalar tsaro
Shugaba Muhammadu Buhari ya jajirce cewa gwamnatin sa ta daƙile gagarimar matsalar tsaro a ƙasar nan.…
KAZAFIN SATA: Kotu ta yanke wa tsohon kansila hukuncin biyan sama da Naira miliyan 4 ga matan da ya sa ta yi rawa zindir a bainar jama’a
Babban kotu a Uyo jihar Akwa-Ibom ta yanke wa wani tsohon kansila hukuncin biyan Naira miliyan…
JIGAWA: ‘Yan sanda na farautar matashin da ya kashe Wansa da wuka
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta bayyana cewa ta fara farautar wani matashi mai shekara 22…
KORONA: Mutum 537 sun kamu, mutum 6 sun mutu ranar Lahadi a Najeriya
Sakamakon gwajin cutar korona da hukumar NCDC ta fitar ranar Lahadi ya nuna cewa mutum 537…
ZAƁEN 2023: Babu dalilin da zai sa PDP ta damƙa takarar shugaban ƙasa ga ‘yan kudu -Kwankwaso
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabi’u Kwankwaso ya nuna rashin yardar sa ga masu neman jam’iyyar PDP…