Dalilin da ya sa na kashe mijina- Fatima Abubakar, matar da ta kashe mijinta da guba

Wata matar aure ‘yar shekara 25 mai suna Fatima Abubakar da aka kama a Borno bisa zargin kashe mijinta, Goni Abbah, ta bayyana cewa ta kashe shi ne saboda ta…

Read More

Wa’adin watanni uku da CBN ya bayar na canja tsoffin takardun kudi ya min daidai- Buhari

Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Lahadin ya ce matakin da babban bankin Najeriya CBN ya dauka na sauya wasu takardun manyan kudi ya samu goyon bayansa kuma yana da…

Read More

Fargaba ta sa an rufe katafaren rukunin shagunan Jabi Lake da ke Abuja

An rufe fitaccen rukunin shagunan sayayyan nan na Jabi Lake da ke babban birnin tarayya Najeriya Abuja. Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da ake tsaka da fargabar rashin…

Read More

Gwamnatin Buhari za ta yi wa masu rike da mukaman siyasa karin albashi

Hukumar tarawa da rarraba kudin haraji ta kasa ta ce ta kammala shiri sake duba albashin masu rike da mukaman siyasa, da ma’aikatan shari’a, domin dacewa da halin da kasar…

Read More

Gwamnatin Kaduna ta biya Naira miliyan 205 kudin tallafin karatun dalibai ƴan asalin jihar

Hukumar ba da tallafin karatu ta jihar Kaduna, ta biya Naira miliyan 205 ga jami’o’in kasar nan a matsayin kudaden tallafa wa karatun dalibai ‘yan asalin jihar. Shugaban hukumar Hassan…

Read More

CCB da EFCC na binciken Muhyi Magaji, mai binciken Harƙallar Dalolin Ganduje

Hukumomin Gwamnatin Tarayya biyu, CCB da EFCC sun fara binciken Shugaban Hukumar Ƙorafe-Ƙorafen Karɓar Rashawa da Cin Hanci na Jihar Kano, Muhyi Magaji. Kowace daga hukumomin biyu sun tura wa…

Read More

KOKARIN KWACE KUJERAR GWAMNAN KANO: Kwankwaso da ƴan jam’iyyar NNPP sun gudanar da sallar rokon samun nasara

Dan takarar shugaban kasa na NNPP kuma jagorar Kwankwasiya, Rabiu Kwankwaso, da gwamnan Jihar Abba Yusuf, tare da ƴaƴan jam’iyyar NNPP na Kano, sun gudanar sa addu’ar neman nasara a…

Read More

RUGUJEWAR GININ ABUJA: Da rabon ina da sauran zama a duniya, domin ina shiga ginin ya rufta da mu

Akalla mutum biyu ne suka mutu a sanadiyyar ruftawar wani bene mai hawa biyu a Babban Birnin Tarayya Abuja. Ginin wanda a ciki akwai shaguna da gidajen zama dake layin…

Read More

Rana Ta Musamman Don Kula Da Lafiya Da Kuma Tsaftar Baki Ta Duniya 2024

Majalisar dinkin duniya ta ware ranar 20 ga watan Maris na kowacce shekara a matsayin ranar kula da lafiya da kuma tsaftar baki ta duniya.

Read More

Jami’ar Tarayyar Jos Ta Kaddamar Da Katamfaren Sashen Kulawa Da Cututtuka Marasa Yaduwa

Jami’ar tarayya dake Jos a jihar Filato ta kaddamar da katafaren sashe da zai kula da cututtukan koda, mafitsara, mahaifa da sauran cututtuka marasa yaduwa.

Read More

WHO Ta Tabbatar Da Sake Bullar Cutar Sarke Numfashi Ta Diphtheria a Najeriya

A wani lamari mai girma da ya sake aukuwa a Najeriya, Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), a hukumance, ta tabbatar da bullar cutar sarkewar numfashi ta diphtheria a Najeriya, lamarin…

Read More

Gwamnati Ta Bukaci Mutane Su Sauya Salon Kula Da Lafiyarsu

Wasu daga cikin likitocin da suka kware a wannan fanni sun ce rashin fahimtar tasirin motsa jiki don kula da gabbai, yana matukar nakasa rayuwar mutane da dama a Najeriya.

Read More