Dalilin da ya sa muke zawarcin Shekarau ya dawo PDP, muka kuma ziyarci Tambuwal – Aminan Kwankwaso
Wasu daga ciki manyan aminan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano Rabi’u Kwankwaso ƙarƙashin jagorancin Yunusa Dangwani da Yusuf Dambatta da Abubakar Danburan da kuma Hadiza Adado sun kaiwa Malam Ibrahim…
WATA SABUWAR RIGIMA: Malaman jami’o’i sun ci kwalar Hukumar NITDA sun kira hukumar da shugaban ta maƙaryata
Yayin da Gwamnatin Tarayya ta zuba ido harkokin ilmin jami’a ya shiga garari, a na su ɓangaren, Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) ta tofa wa Hukumar Inganta Fashar Zamani…
YAJIN AIKIN MALAMAN JAMI’O’I: ASUU ta ƙara maƙonni 8 kafin ta sake waiwayen Gwamnatin Tarayya, ta ce ‘gwamnatin maƙaryata’ ce
Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) ta bayyana ci gaba da yajin aiki har ƙarin tsawon watanni biyu nan gaba, kafin ta sake waiwayar Gwamnatin Tarayya. Shugabannin ASUU sun kwana…
ROƘON BUHARI GA JIGA-JIGAN APC: ‘Kada ku bari APC ta afka cikin rikicin da ya fi na PDP muni’
Shugaba Muhammadu Buhari ya aika wa uwar jam’iyya mai mulki APC wasiƙar gargaɗi da jan-hankalin yin kaffa-kaffa, kada jam’iyyar ta yi tashin gishirin Andurus. Buhari ya yi gargaɗin ne biyo…
UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara
Ministan harkokin mata Pauline Tallen da na Harkokin man fetur Timipre Sylva sun janye daga takara a zabukan 2023. Hakan na kunshe na a sanarwar da ministar ta saka wa…
Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80
Hukumar EFCC ta damke Akanta Janar ɗin Najeriya Ahmed Idris a filin jirgin saman Kano zai yi tafiya. Bayan kama shi jami’an hukumar sun nausa da shi babban birnin tarayya…
Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki
Tsohon gwamnan jihar Jigawa Saminu Turaki ya sake komawa jam’iyyar PDP daga APC. Turaki ya shaida wa manema labarai a Kano cewa ya koma jam’iyyar PDP ne domin ya ceto…
Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW
Babban malamin musulunci dake Kaduna Ahmed Gumi yayi kakkausar suka ga ɗaliban da suka kashe Deborah Samuel wacce aka kashe saboda zargin yin suka ga Annabi SAW. A wata doguwar…
Akalla ƴan mata miliyan 10 basa makarantar boko a Najeriya – UNICEF
Shugaban sashen ayyuka na ofishin UNICEF dake jihar Kano Rahama Farah ya bayyana cewa akwai yara miliyan 18.5 dake gararamba a titunan kasar nan ba tare da suna makarantar boko…
KORONA: Mutum 30 sun kamu da cutar a Najeriya a karshen mako
Bayan kwanaki hudu da da aka yi mutum 13 kacal suka kamu da cutar korona, hukumar NCDC ta sanar cewa an samu karin mutum 30 da suka kamu da cutar…
Yaduwar cutar amai da gudawa a 2021 yayi tsanani fiye da na shekarar 2020 a Najeriya – WHO
Kungiyar kiwon lafiya ta duniya WHO ta bayyana cewa a shekarar 2021 mutum 111,062 ne suka kamu mutum 3,604 sun mutu a dalilin kamuwa da cutar amai da gudawa a…
ZAZZABIN LASSA: Dalibai biyar da malamin su daya sun mutu a makarantar almajirci a jihar Gombe
Jami’an kiwon lafiya a jihar Gombe sun bayyana cewa zazzabin Lassa ta yi ajalin dalibai biyar da malamin su daya a makarantar Almajirci dake kauyen Dogon Ruwa a karamar humumar…