Dalilin da ya sa muke zawarcin Shekarau ya dawo PDP, muka kuma ziyarci Tambuwal – Aminan Kwankwaso
Wasu daga ciki manyan aminan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano Rabi’u Kwankwaso ƙarƙashin jagorancin Yunusa Dangwani da Yusuf Dambatta da Abubakar Danburan da kuma Hadiza Adado sun kaiwa Malam Ibrahim…
WATA SABUWAR RIGIMA: Malaman jami’o’i sun ci kwalar Hukumar NITDA sun kira hukumar da shugaban ta maƙaryata
Yayin da Gwamnatin Tarayya ta zuba ido harkokin ilmin jami’a ya shiga garari, a na su ɓangaren, Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) ta tofa wa Hukumar Inganta Fashar Zamani…
YAJIN AIKIN MALAMAN JAMI’O’I: ASUU ta ƙara maƙonni 8 kafin ta sake waiwayen Gwamnatin Tarayya, ta ce ‘gwamnatin maƙaryata’ ce
Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) ta bayyana ci gaba da yajin aiki har ƙarin tsawon watanni biyu nan gaba, kafin ta sake waiwayar Gwamnatin Tarayya. Shugabannin ASUU sun kwana…
ROƘON BUHARI GA JIGA-JIGAN APC: ‘Kada ku bari APC ta afka cikin rikicin da ya fi na PDP muni’
Shugaba Muhammadu Buhari ya aika wa uwar jam’iyya mai mulki APC wasiƙar gargaɗi da jan-hankalin yin kaffa-kaffa, kada jam’iyyar ta yi tashin gishirin Andurus. Buhari ya yi gargaɗin ne biyo…
TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki
Yayin da aka tabbatar da kisan mutum 43, waɗanda su ka haɗa da sojoji 30 da mobal 7, an kuma tabbatar da ɓacewar wasu jami’an tsaron a gumurzun su da…
JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama
Mummunan bayanin da ke fitowa daga Jihar Neja ya tabbatar da kisan aƙalla sojoji 30, ‘yan sandan mobal 7 da kuma farar hula da dama, a wani ƙazamin farmaki da…
HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna
Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki cikin waɗanda suka sace a harin jirgin kasan Abuja-Kaduna Amina, ta gudanar da zangazangar gwamnati ta kara kaimi wajen tattaunawa da ƴan…
Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari
Wani gungun hasalallun Sanatocin APC su 22 da sakamakon yadda aka gudanar da zaɓen fidda gwani bai yi masu daɗi ba, sun gana da Shugaba Muhammadu Buhari. Sanatocin waɗanda Balalliyar…
Korona ta kwararo Legas da Abuja, mutane da dama sun kamu ranar Asabar
Alkaluman yaduwar cutar korona da hukumar NCDC ta fitar ya nuna cewa Korona fa ta danno gadan-gadan inda ta kama mutane da dama a jihar Legas da babban birnin tarayya,…
Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Kafa Hukumar Kula Da Jinyar Marasa Galihu
An kaddamar da Hukumar da zata rika daukar dawainiyar jinyar marasa galihu dake cikin al’umma a duk fadin jihar Bauchi.
Yadda Korona Ke Shafar Rayuwar Wadanda Suka Kamu Da Cutar Bayan Sun Warke
Jami’an kiwon lafiya a Amurka sun fada jiya Laraba cewa, kusan 1 cikin 5 na Amurkawa manya da suka bada rahoton kamuwa da cutar COVID-19 a baya, har yanzu suna…
Mutum 36 sun kamu da cutar Monkey Pox a jihohi 14 a Najeriya
Hukumar dakile yaduwar cututtuka ta ƙasa NCDC ta bayyana cewa an samu karin mutum 141 da ake zargin sun kamu da cutar Monkey pox a jihohi 13 a kasar nan.…