Masu bugawa fasinjojin jirage katin shaidar gwajin Korona na bogi sun shiga hannu
Rundunar ‘Yan Sanda da ke Jihar Lagos, ta bayyana bangado wasu gungun ’yan cuwa-cuwar da ake buga wa fasinjojin jiragen sama katin bogi, na shaidar an yi wa fasinja gwajin…
Kotu ta maida wa Saraki kadarorin sa a EFCC ta kwace, saboda rashin hujja
Babbar Kotun Tarayya da ke Lagos ta bada umarnin a gaggauta sakar wa tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Bukola Saraki dukkan kadarorin sa da EFCC ta sa kotu ta kwace…
Yadda tsadar kayan abincin ta buwayi duniya, watanni 9 a jere – FAO
Hukumar Samar da Abinci Bunkasa Noma ta Majalisar Dinkin Duniya (FAO) ta bayyana nazarin da ta yi wa tsadar kayan abinci da kuma tashin farashin kayan abincin ya yawancin kasashen…
Gwamnan Obaseki zai yi allurar rigakafin Korona a bainar jama’a kowa ya shaida yayi
Idan ba a manta ba a ranar Alhamis ne sakataren gwamnatin jihar Edo Osarodion Ogie ya bayyana cewa gwamnati ta karbi kwalaben maganin rigakafin cutar korona na ‘AstraZeneca’ daga gwamnatin…
Fasinjoji za su maka Kamfanin jiragen Azman kotu
Raba a Facebook Tura zuwa Twitter Daga Nasiru Adamu El-Hikaya Shahararren Malamin Islama Sheikh Adamu Muhammad Dokoro ya tattara bayanai don gurfanar da kamfanin jiragen sama na AZMAN a gaban…
Boko Haram sun sako Faston cocin EYN bayan barazanar kashe shi da suka yi
Boko Haram sun sako faston cocin EYN Bulus Yikura da suka yi garkuwa dashi a makon jiya. Jami’an tsaro sun bayyana wa wakilin PREMIUM TIMES cewa an sako Yikura da…
Manyan dillalan fetur sun ki yarda a bar Matatar Dangote kadai ta fi kowa cin moriyar harkar mai a Najeriya
Kungiyar Manyan Dillalan Fetur da ake kira Major Oil Marketers Association of Nigeria (MOMAN), ta ce idan Matatar Mai ta Dangote Refinery ta fara tace danyen mai har ganga 650,000…
Maida kananan wuraren zabe zuwa rumfunan zabe zai saukaka zaben 2023 –Shugaban INEC
Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi kira ga Majalisar Tarayya da ta amince mata ta mayar da kananan guraben kada kuri’a da ke fakin kasar nan zuwa cikakkun rumfunan…
Yadda Aka Kama Jabun Magunguna A Jihar Kano Na Sama Da N150M
Hukumar Kula da Hakkin mai saye da sayarwa ta jihar Kano wato Consumer Protection Council ta kama wasu jabun magunguna na sama da Naira miliyan dari da hamsin.
Ana Samun Nasara A Yaki Da Kanjamau: NACA
Najeriya ta kara kimanin Mutane da aka daura akan maganin yaki da cutar kanjamau musamman a yankin da aka fi daukar cutar.
COVID-19 :Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Kusa Rabin Miliyan A Amurka
Amurka na gab da samun mace-mace rabin miliyan sakamakon cutar COVID-19, da karin mace-mace da ke da alaka da coronavirus fiye da kowacce kasa, a cewar cibiyar samar da bayanan…
LAFIYA UWAR JIKI:Shirye -shirye Kafin Samun Juna Biyu- Kashi Na Daya-Fabrairu 18, 2021
Tattaunawa akan shirin da ya kamata iyaye su yi kafin mace ta samu juna biyu, kama daga lafiyar jikinta da kuma irin sinadaren daya kamata ace tana dasu a jiki…