Dalilin da ya sa na kashe mijina- Fatima Abubakar, matar da ta kashe mijinta da guba
Wata matar aure ‘yar shekara 25 mai suna Fatima Abubakar da aka kama a Borno bisa zargin kashe mijinta, Goni Abbah, ta bayyana cewa ta kashe shi ne saboda ta…
Wa’adin watanni uku da CBN ya bayar na canja tsoffin takardun kudi ya min daidai- Buhari
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Lahadin ya ce matakin da babban bankin Najeriya CBN ya dauka na sauya wasu takardun manyan kudi ya samu goyon bayansa kuma yana da…
Fargaba ta sa an rufe katafaren rukunin shagunan Jabi Lake da ke Abuja
An rufe fitaccen rukunin shagunan sayayyan nan na Jabi Lake da ke babban birnin tarayya Najeriya Abuja. Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da ake tsaka da fargabar rashin…
Gwamnatin Buhari za ta yi wa masu rike da mukaman siyasa karin albashi
Hukumar tarawa da rarraba kudin haraji ta kasa ta ce ta kammala shiri sake duba albashin masu rike da mukaman siyasa, da ma’aikatan shari’a, domin dacewa da halin da kasar…
Gwamnatin Kaduna ta biya Naira miliyan 205 kudin tallafin karatun dalibai ƴan asalin jihar
Hukumar ba da tallafin karatu ta jihar Kaduna, ta biya Naira miliyan 205 ga jami’o’in kasar nan a matsayin kudaden tallafa wa karatun dalibai ‘yan asalin jihar. Shugaban hukumar Hassan…
CCB da EFCC na binciken Muhyi Magaji, mai binciken Harƙallar Dalolin Ganduje
Hukumomin Gwamnatin Tarayya biyu, CCB da EFCC sun fara binciken Shugaban Hukumar Ƙorafe-Ƙorafen Karɓar Rashawa da Cin Hanci na Jihar Kano, Muhyi Magaji. Kowace daga hukumomin biyu sun tura wa…
KOKARIN KWACE KUJERAR GWAMNAN KANO: Kwankwaso da ƴan jam’iyyar NNPP sun gudanar da sallar rokon samun nasara
Dan takarar shugaban kasa na NNPP kuma jagorar Kwankwasiya, Rabiu Kwankwaso, da gwamnan Jihar Abba Yusuf, tare da ƴaƴan jam’iyyar NNPP na Kano, sun gudanar sa addu’ar neman nasara a…
RUGUJEWAR GININ ABUJA: Da rabon ina da sauran zama a duniya, domin ina shiga ginin ya rufta da mu
Akalla mutum biyu ne suka mutu a sanadiyyar ruftawar wani bene mai hawa biyu a Babban Birnin Tarayya Abuja. Ginin wanda a ciki akwai shaguna da gidajen zama dake layin…
WHO Ta Tabbatar Da Sake Bullar Cutar Sarke Numfashi Ta Diphtheria a Najeriya
A wani lamari mai girma da ya sake aukuwa a Najeriya, Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), a hukumance, ta tabbatar da bullar cutar sarkewar numfashi ta diphtheria a Najeriya, lamarin…
Gwamnati Ta Bukaci Mutane Su Sauya Salon Kula Da Lafiyarsu
Wasu daga cikin likitocin da suka kware a wannan fanni sun ce rashin fahimtar tasirin motsa jiki don kula da gabbai, yana matukar nakasa rayuwar mutane da dama a Najeriya.
Sabbin Nau’ikan Cutar Corona (EG.5 da kuma BA.2.86) Ba Abun Damuwa Bane -NCDC
Yayin da aka samu bullar wasu sabbin nau’ikan cutar corona a wasu kasashen duniya, hukumar kare yaduwar cututtuka ta Najeriya ta NCDC tace hakan bai zama abun fargaba ko barazana…
Yadda rubabbun ma’aikatan Asibiti suka rika dankara min allurai, na rasa da na, na rasa mahaifa ta – Rukayya Abubakar
Wata matar aure maisuna Rukaya Abubakar mai shekara 25 ta koka da yadda rashin mai da hankali a aiki da jami’an lafiya na asibitin PHC dake Daddere a jihar Nasarawa…