Gwamnatin Kaduna ta biya Naira miliyan 205 kudin tallafin karatun dalibai ƴan asalin jihar

Hukumar ba da tallafin karatu ta jihar Kaduna, ta biya Naira miliyan 205 ga jami’o’in kasar…

Read More

CCB da EFCC na binciken Muhyi Magaji, mai binciken Harƙallar Dalolin Ganduje

Hukumomin Gwamnatin Tarayya biyu, CCB da EFCC sun fara binciken Shugaban Hukumar Ƙorafe-Ƙorafen Karɓar Rashawa da…

Read More

KOKARIN KWACE KUJERAR GWAMNAN KANO: Kwankwaso da ƴan jam’iyyar NNPP sun gudanar da sallar rokon samun nasara

Dan takarar shugaban kasa na NNPP kuma jagorar Kwankwasiya, Rabiu Kwankwaso, da gwamnan Jihar Abba Yusuf,…

Read More

RUGUJEWAR GININ ABUJA: Da rabon ina da sauran zama a duniya, domin ina shiga ginin ya rufta da mu

Akalla mutum biyu ne suka mutu a sanadiyyar ruftawar wani bene mai hawa biyu a Babban…

Read More

AMURKA: Kashi 78% na ‘yan Republican Trump su ke so ya sake tsayawa takarar shugaban Amurka a 2024

Yayin da mafi yawan Amurkawa ke ganin cewa kamata ya yi tsohon Shugaban Ƙasa Donald Trump…

Read More

Hukumar NDLEA ta kama haramtattun kwayoyi masu nauyin kilogiram 369.903kg da mutum 73 a Kaduna

Hukumar NDLEA ta kama haramtattun kwayoyi masu nauyin kilogiram 369.903kg da mutum 73 a jihar Kaduna.…

Read More

GOBARA DAGA TEKU: Majalisar Legas ta yi fatali da sunayen kwamishinoni 17, bayan Musulman Legas sun yi ƙorafin danniya da wariya

Majalisar Dokokin Jihar Legas ta yi fatali da sunayen kwamishinoni 17 daga cikin 39 ɗin da…

Read More

Farfesa Gwarzo ya jinjina wa shugaba Tinubu bisa naɗin Farfesa Tahir Mamman, ministan Ilimi

Shugaban rukunin jami’o’in Maryam Abacha dake Kano da Nijar, da kuma jami’o’in Canadian Abuja, da British-Franco…

Read More

An fara kama Kwarababbun motoci a Abuja, duk za markade su sannan a kai masu shi gaban hukuma

Hukumar kula da rajistar motoci dake Babban Birnin Tarayya Abuja ta bayyana cewa zuwa yanzu ta…

Read More

Sai da nemi amincewar PDP sannan na karɓi muƙamin Minista, ku rabu da munafukai, ‘yan rawar kwambilo’ – Wike

Sabon Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nysome Wike, ya ce kafin ya karɓi tayin minista sai…

Read More