Hukumar ba da tallafin karatu ta jihar Kaduna, ta biya Naira miliyan 205 ga jami’o’in kasar…
Category Added in a WPeMatico Campaign
CCB da EFCC na binciken Muhyi Magaji, mai binciken Harƙallar Dalolin Ganduje
Hukumomin Gwamnatin Tarayya biyu, CCB da EFCC sun fara binciken Shugaban Hukumar Ƙorafe-Ƙorafen Karɓar Rashawa da…
KOKARIN KWACE KUJERAR GWAMNAN KANO: Kwankwaso da ƴan jam’iyyar NNPP sun gudanar da sallar rokon samun nasara
Dan takarar shugaban kasa na NNPP kuma jagorar Kwankwasiya, Rabiu Kwankwaso, da gwamnan Jihar Abba Yusuf,…
AMURKA: Kashi 78% na ‘yan Republican Trump su ke so ya sake tsayawa takarar shugaban Amurka a 2024
Yayin da mafi yawan Amurkawa ke ganin cewa kamata ya yi tsohon Shugaban Ƙasa Donald Trump…
Hukumar NDLEA ta kama haramtattun kwayoyi masu nauyin kilogiram 369.903kg da mutum 73 a Kaduna
Hukumar NDLEA ta kama haramtattun kwayoyi masu nauyin kilogiram 369.903kg da mutum 73 a jihar Kaduna.…
GOBARA DAGA TEKU: Majalisar Legas ta yi fatali da sunayen kwamishinoni 17, bayan Musulman Legas sun yi ƙorafin danniya da wariya
Majalisar Dokokin Jihar Legas ta yi fatali da sunayen kwamishinoni 17 daga cikin 39 ɗin da…
Farfesa Gwarzo ya jinjina wa shugaba Tinubu bisa naɗin Farfesa Tahir Mamman, ministan Ilimi
Shugaban rukunin jami’o’in Maryam Abacha dake Kano da Nijar, da kuma jami’o’in Canadian Abuja, da British-Franco…
An fara kama Kwarababbun motoci a Abuja, duk za markade su sannan a kai masu shi gaban hukuma
Hukumar kula da rajistar motoci dake Babban Birnin Tarayya Abuja ta bayyana cewa zuwa yanzu ta…
Sai da nemi amincewar PDP sannan na karɓi muƙamin Minista, ku rabu da munafukai, ‘yan rawar kwambilo’ – Wike
Sabon Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nysome Wike, ya ce kafin ya karɓi tayin minista sai…