WHO Ta Tabbatar Da Sake Bullar Cutar Sarke Numfashi Ta Diphtheria a Najeriya

A wani lamari mai girma da ya sake aukuwa a Najeriya, Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), a hukumance, ta tabbatar da bullar cutar sarkewar numfashi ta diphtheria a Najeriya, lamarin da ya zama mummunar bullar cutar a karo na biyu. Lamarin da ke bukatar daukar matakai na gaggawa.