Hukumar Daƙile Cututtuka Masu Yaɗuwa, NCDC ta bayyana cewa korona ta kashe mutum 28 a ranar…
RIKICIN BILLIRI: An kashe mutum bakwai, an lalata shaguna 401, gidaje 41, wuraren ibada 33 – Kwamitin Tantance Barna
Kwamitin Tantance Yawan Barnar Rikicin Billiri a Jihar Gombe, ya bayyana cewa an kashe mutum bakwai,…
Shugabannin Hukumar NSITF da Buhari ya tsige, za su amayar da naira miliyan 181, cikin su har da Jasper Azuatalam
Shugaba Muhammadu Buhari ya tsige shugabannin Hukumar NSTIF tun daga Manajan Darakta, Bayo Somefun da sauran…
Naira 500 ta koma dala 1 a kasuwar ‘yan canji
Alƙawarin da Shugaba Muhammadu Buhari ya yi kafin ya hau mulkin ƙasar nan, cewa zai maida…
‘Ku bazama cikin daji ku ceto ɗaliban Islamiyya 200 da aka sace’ -Gargaɗin Buhari ga jami’an tsaro
Shugaba Muhammadu Buhari ya gargaɗi jami’an tsaron Najeriya cewa su bazama cikin daji kuma su tabbatar…
Ba zan koma APC ranar 12 ga Yuni ba – Inji Gwamna Matawalle
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya ƙaryata labaran da ake ta yadawa wai zai canja sheka…
An fa kai ni makura yanzu, wadanda ke ganin ba a isa a kan su ba, su saurare ni – Buhari
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi gargadi da kakkausar murya cewa lallai fa yanzu an lai…
Buhari ya naɗa Kingibe Jakadan Yankin Tafkin Chadi
Shugaba Muhammadu Buhari ya naɗa Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babagana Kingibe muƙamin Jakada na Musamman a…
Dalilin da ya sa Matawalle ya sallami kwamishinoni da shugabannin hukumomin gwamnatin jihar Zamfara dukan su
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya gama shiri tsaf domin komawa jam’iyyar APC a ranar dimokradiyya,…