Sabon Babban Hafsan Sojojin Najeriya, Manjo Janar Faruk Yahaya, ya sha alwashin inganta rayuwar sojojin Najeriya,…
TADA ZAUNE TSAYE: Kada ma Buhari ya yi tunanin shirya zaben 2023 ba tare da Sabon Kundin Tsarin Mulki ba – Kurarin Afenifere
Kungiyar Kare Muradun Yarbawa Zalla, wato Afenifere, ta shawarci Shugaba Muhammadu Buhari cewa ya fito da…
KISAN GULAK: ACF ta ce ‘yan Arewa su yi kaffa-kaffa da shiga garuruwan Igbo, ta ce da haka Yaƙin Basasa ya soma
Kungiyar Dattawan Arewa ta nuna kakkausan gargaɗi da bacin rai dangane da kisan ‘yan Arewa mazauna…
Matawalle ya kori shugaban ma’aikatan fadar gwamnati, sakataren gwamnati har da kwamishinonin jihar
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle kori kusan duka wani babban jami’an gwamnati da ke shugabantar hukuma…
Samun ilimi da wuri shine zai magance yada bayanan karairayi a Najeriya – In ji Babban Darektar OSIWA
Babbar darektar shirin tabbatar da al’ummar da ba ta kyamar ra’ayoyi ko al’adu mabanbanta a yankin…
Bidiyon da ke nuna gawarwakin sojoji wai sojojin Najeiryar da Boko Haram suka kashe ba gaskiya ba ne – Binciken DUBAWA
Zargi: Wani bidiyo mai dauke da gawawwakin sojoji na daukar hankalin jama’a bisa zargin cewa dakarun…
Masu shakar hayakin sigari ba su tsira ba, mutum miliyan 1.2 na mutuwa duk shekara a Afirka – Inji WHO
Shugabar kungiyar kiwon lafiya ta duniya WHO na yankin Afrika Matshidiso Moeti ta bayyana cewe sakamakon…
Har yanzu masu garkuwa da mutane ba su sako dan majalisar Nasarawa da suka sace ba
Har yanzu wadanda suka yi garkuwa da dan majalisan dokokin jihar Nasarawa ba su sako shiba…
RUFE ƘOFA DA BARAWO: Gwamnan Neja ya lula ƙasar waje, sa’o’i kaɗan bayan sace ɗaliban Islamiyya a Tegina
Gwamnan Jihar Neja ya lula ƙasar waje, lokaci kaɗan bayan kwashe ɗaliban Islamiyya a ‘yan bindiga…