Allurar rigakafin COVID-19 ba ta rage tsawon kwanakin rayuwa – Binciken DUBAWA

Zargi: A cewar wani sakon da ake yadawa a manhajan whatsapp, allurar rigakafin COVID-19 na rage…

Read More

Babu hujjar wai Ezekwesili ta ce garkuwar da aka yi da ‘yan matan Chibok makarkashiya ce ta ture gwamnatin shugaba Goodluck Jonathan – Bincike DUBAWA

Ranar 14 ga watan Afrilun 2014 aka yi garkuwa da ‘yan mata ‘yan makarantar Government Girls…

Read More

HIMMA DAI MATA MANOMA: Aisha, lauyar da ta ajiye aikin lauya, ta lauye zuwa harkar noma

Aishat Titilola ba tsohuwa ba ce, shekarun ta 29, amma ita ce ke da katafariyar gonar…

Read More

GADANGARƘAMA: Ban aika wa Buhari gurguwar shawarar jingine Kundin Tsarin Mulki ya kafa Dokar-ta-baci ba – Malami

Ministan Harkokin Shari’a na Najeriya, Abubakar Malami, ya ƙaryata rahoton da wata jarida mai suna ‘Gazette’…

Read More

An yi kira da a fara yin gwajin cutar daji a cibiyoyin kiwon lafiya dake kusa da mutane

Wasu kungiyoyin masu zaman kansu sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta fara yin gwajin…

Read More

Soke shirin NYSC zai ƙara raba kan ‘yan Najeriya -Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar III ya bayyana cewa rushe tsarin bautar ƙasa da wasu ke ƙoƙarin…

Read More

Fiye da mutum 10,000 da aka dirka wa allurar korona sun fuskanci lalurori a Najeriya

Shugaban Hukumar Samar da Lafiya a Matakin Farko (NPHCDA), Faisal Shuaib, ya bayyana cewa fiye da…

Read More

SULHU DA YAN BINDIGA YA KARE : Matawalle ya bada umarni a bude wuta ga duk wanda aka gani da makami a Zamfara

Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Matawalle, a ranar Laraba, ya umarci jami’an tsaro da su harbe duk…

Read More

Martanin gwamnatin Najeriya ga Tiwita, ‘sai ku yi, can ta matse muku’ mun san manufar ku ga Najeriya ba tun yanzu ba – Lai Mohammed

Gwamnatin tarayya ta maida wa kamfanin Tiwita da martani kan cire wani sakon shugaban kasa Muhammadu…

Read More

Twitter ta cire kalaman da Buhari ya yi wa ‘yan IPOB barazanar’ gwamnati zata bi da su ta irin yaren da su ka fi fahimta’

Twitter ta cire wasu kalamai da Shugaba Muhammadu Buhari ya yi, inda ya bayyana irin salon…

Read More