A kotu dake Mapo ne wani magidanci kuma ma’aikacin banki mai suna Biliameen Oyesola ya roki…
Category Added in a WPeMatico Campaign
RASHIN TSARO: ‘Yan bindiga sun kashe kauyawa 7 a jihar Bauchi
Akalla mutum bakwai ne ‘yan bindiga suka kashe a kauyen Kaja dake karamar hukumar Ningi a…
Zulum ya bada odar a murkushe ‘yan kungiyar ‘ƴan Iska’ da ake kira ‘Marlians’ da su ka addabi mutanen Maiduguri
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya umurci jami’an tsaro a jihar da su murkushe ayyukan kungiyar…
KADUNA: Mamman-Legas, Shagali, Bello sun tsinduma cikin sunayen Kwamishinonin Uba Sani
Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya aika da sunayen wadanda zai nada Kwamishinonin sa zuwa majalisar…
Davido ya yi abinda ya dace, cire bidiyon cin fuska ga Musulunci da ya yi – Ali Nuhu
Fitaccen ɗan wasan Kannywood da Nollywood, Ali Nuhu ya yaba wa mawaki Davido bisa cire bidiyon…
Rajistar sunayen masu karɓar tallafi ta ƙasa ba sahihiya ba ce – Gwamnoni
Majalisar Tsara Tattalin Arziki ta Ƙasa, ta ce Gwamnoni su fito da tsarin cikakkar rajistar marasa…