Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya aika da sunayen wadanda zai nada Kwamishinonin sa zuwa majalisar Dokokin jihar.
Duk da cewa babu wani sabon suna a cikin jerin sunayen da ba ariga an tsammane shi ba, ana sa ran nan ba daddewa ba majalisa za ta fara tantance su domin gwamnati ta fara aiki gadan gadan.
1 – Umma Kaltume Ahmed
2 – Mukhtar Ahmed
3 – Arch. (Dr.) Ibrahim Hamza
4 – Sule Shu’aibu
5 – Auwal Musa Shugaba
6 – Shizzer Nasara Joy Bada
7 – Salisu Rabi Hajia
8 – Patience Fakai
9 – Abubakar Buba
10 – Professor Muhammad Sani Bello
11 – Professor Benjamin Kumai Gugong
12 – Hon. Saddiq Mamman Lagos
13 – Murtala Mohammad Dabo
14 – Abdullahi Aminu Shagali
Sabbin Nade-nade
A ci gaba da ragargaza sabbin hadimai da shugabannin ma’aiktu da gwamnan Kaduna ya ke yi, a ranar Talata ya sanar da nadin sabbin nade-nade a jihar.
Kakakin fadar gwamnatin Jihar, Hohammed Shehu ya sanar da haka a sanarwa a garin Kaduna.
Wadanda aka nada sun hada da:
1. Mohammad Sada Jalal – Darektan ma’aikatan Sufiyo da tsaretare na jihar (Kaduna Geographic Information Service (KADGIS)
2. Jerry Adams – Shugaban Hukumar tara haraji na jihar Kaduna (KADIRS)
3. Adamu Magaji – Darekta Janar na Ma’aikatar (Kaduna State Facility Management Agency) (KADFAMA)
4. Adamu Samaila – Babban mai ba da shawara kan harkoki ma’aikata da da kungiyoyin Kwadago
5. Amina Sani Bello – Mai taimaka wa gwamna na musamman kan harkokin Dalibai
6. Salisu Ibrahim Garba – Mai ba da shawara na musamman kan harkokin siyasa
7. Larai Sylvia Ishaku – Mai ba da shawara na musamman (Social Investment Programme)
8. Clement Shekogaza Wasah – Mai ba da shawara na musamman, (Community Engagement)
9. Waziri Garba – Mai ba da shawara na musamman, Harkokin Yau Da Kullum.
Har yanzu a na sauraren sunayen Kwamishinonin da gwamna uab Sani zai nada.