Hukumar tantance fina-finai ta jihar Kano ta sanar cewa ta na neman wanda ya shirya fim…
Zan siyar da kwanon da na rufe saman gidana in biya kuɗin fansar Ɗa na dake tsare hannun ƴan bindiga – Dattijo Sa’idu Faskari
Malam Sa’idu Faskari wani dattijo kuma mazaunin garin Faskari dake jihar Katsina. Sa’idu ya shafe kwanaki…
MATSALAR TSARO: Gwamnonin Arewa sun goyi bayan raɗa wa Ƴan bindiga sunan ‘yan ta’adda
Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Arewa, kuma Gwamnan Jihar Filato, Simon Lalong, ya ce a yanzu yankin Arewa…
TATTAUNAWAR SHUGABAN ƘASA: Batutuwa 10 Da Buhari Ya Bijiro Wa ‘Yan Najeriya Da Su
Tattaunawa biyu da Shugaba Muhammadu Buhari ya yi da gidan talbijin na Channels da na NTA…
KORONA: Tabbas Nau’in Omicron na kisa da jikkita mutane idan aka kamu – Inji WHO
Kungiyar kiwon lafiya ta duniya WHO ta bayyana cewa nau’in Omicron na jikkita mutane idan suka…
KISAN GILLAN ZAMFARA: An tsinci gawarwakin mutane sama da 50 a daidai gogarma Bello Turji zai koma daji da zama
Mazauna kananan hukumomin Anka da Bukkuyum a jihar Zamfara sun bayyana cewa sun tsinci gawarwakin mutane…