Gwamna Nysome Wike na Jihar Ribas ya ce tunanin da Dino Melaye ke yi na zama…
Category Added in a WPeMatico Campaign
BABBAN RASHI: Tsohon Ministan Shari’a, kuma tsohon Shugaban Kotun Ƙasa da Ƙasa, Bola Ajibola ya rasu, an bizine shi a Ogun
A cikin alhini an bayyana rasuwar tsohon Mai Shari’a a Kotun Duniya, kuma tsohon Ministan Shari’a,…
KISAN FIYE DA MUTUM 120 A BENUWAI: Buhari ya umarci jami’an tsaro su kawo ƙarshen zubar da jinin faɗan ƙabilanci
Shugaba Muhammadu ya yi tir da mummunan rikicin ƙabilancin da ya ɓarke a cikin wasu ƙabilu…
Gwamnatin Najeriya ta bada Juma’a da Litinin ranakun hutun Easter
Gwamnatin tarayya ta bayyana ranakun Juma’a 7 da Litinin 10 ga Afrilu hutun Easter. Babban sakataren…
MANHAJAR TATTARA SAKAMAKON ZAƁE: Lai Mohammed ya saki layin INEC, sai ya ɗora laifin kan ‘yan jarida
Kwana ɗaya bayan Ministan Yaɗa Labarai, Lai Mohammed ya furta kalaman da su ka sha bamban…
SHARI’AR MAKWABTA DA ZAKARA A KANO: Makwabta sun yi nasara, an umarci Shu’aibu ya yanka zakarar
Kotun majistare dake Gidan Murtala a jihar Kano ta umarci wani Isyaku Shu’aibu da ya yanka…
ZALUNCI KO MUGUNTA: Yadda saurayi ya shake budurwarsa sai da ta mutu saboda ta ki zubar da cikin da yayi mata a Kano
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa ta tsinci gawar wata budurwa a gefan titi…
Yadda ƴan bindiga suka yi garkuwa da dalibai 10 na makarantar Sakandare a Kachia, Kaduna
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana cewa ta samu rahoto daga jami’an tsaro cewa ‘yan bindiga sun…