A ranar Talata ne hukumar NCoS ta bayyana cewa ta kamo fursinoni 21 daga cikin 252…
Category Added in a WPeMatico Campaign
‘Yan bindiga sun sace sama da mutum 20 a unguwar Gimbiya dake Sabon Tasha, Kaduna
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta bayyana cewa ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mutum sama…
FARMAKIN GIDAN KASON JOS: Mutum 10 sun mutu, 252 sun arce
Hukumar NCoS ta bayyana cewa mutum 10 sun mutu sannan fursinoni 252 sun gudu sandiyyar harin…
TALAUCHI DA MATSIN TATTALIN ARZIKI: Yadda Gwamnatin Buhari Ta Hakawa Kanta Rami, Daga Ahmed Ilallah
A yanzu dai, bai gaza wasu wattanni ba gwamnatin Muhammadu Buhari zata gama wa’adin ta na…
Kano da Legas na buƙatar ƙarin kaso mai tsoka na kuɗaɗen shiga
Raba a Facebook Tura zuwa Twitter Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na Jihar Kano, ya ce jihohin…
Gwamnatin Buhari za ta rabawa ƴan Najeriya tallafin mai
Raba a Facebook Tura zuwa Twitter Gwamnatin Tarayya za ta raba wa dukkan ƴan Najeriya N5,000…
Gwamnonin jihohi za su goyi bayan cire tallafin man fetur baki ɗaya – El-Rufai
Raba a Facebook Tura zuwa Twitter Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ce gwamnatocin jihohi a…
ILIMI YA SHIGA GARARI: An ƙara kuɗin WAEC kuma an riƙe jarabawar ɗaliban da ake bin jihohin su bashin kuɗin jarabawa
Hukumar Shirya Jarabawar Kammala Sakandare (WAEC), ta ƙara kuɗin jarabawa daga naira 13,950 zuwa naira 18,000.…
Tabbas ‘yan bindiga sun sace matafiya da dama a titin Abuja-Kaduna, amma mun ceto mutum 11 cikin su – Kwamishina ‘Yan sandan Kaduna
Kwamishina ‘yan sandan jihar Kaduna Abdullahi Mudassiru ya tabbatar da kisan da ‘yan bindiga suka yi…