Kakakin kwamitin kamfen din shugaban Kasa na APC, Bayo Onanuga ya zargi tsohon kakakin majalisar Tarayya,…
Category Added in a WPeMatico Campaign
GARIN NEMAN ƘIBA: Wani matashi ya bindige ƙanin sa a ƙoƙarin gwajin laƙanin bindiga da aka basu
Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara ta bayyana cewa tana farautar wani matashi da ya kashe kanensa…
KASAFIN JAMI’O’I DA MANYAN MAKARANTU: Buhari ya ce gwamnati kaɗai ba za ta iya riƙe jami’o’i ba
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa za a kashe wa jami’o’in gwamnati da manyan makarantu naira…
CIKIN SHEKARU BAKWAI: Gwamnati na ta yi titina da tsawon su ya kai kilomita 1,500 – Buhari a jawabin Kasafin 2023
Shugaba Muhammadu Buhari ya jaddada cewa aƙalla gwamnatin sa ta gina titina a faɗin ƙasar nan…
Majalisar Dattawa ta amince da sunayen sabbin Kwashinonin Zaɓe, duk da ƙorafin cewa cikin su akwai ‘yan siyasa
A ranar Laraba ce Majalisar Dattawa ta amince da sunayen mutane 19 waɗanda Shugaba Muhammadu Buhari…
‘Yan sanda sun kama barawon da ke wafce kudin baiko a coci ba a sani
Rundunar ‘yan sandan jihar Ekiti ta kama wani barawon kudaden bakon da mutane suka tara a…
ZARGIN WATANDAR NAIRA BILIYAN 1: Fani-Kayode ya nemi jami’an tsaro su damƙe Ayu
Kakakin Yaɗa Labaran Rundunar Yaƙin Neman Zaɓen Bola Tinubu, Femi Fani-Kayode, ya yi kira ga jami’an…
KWAMACALA A APC: Shugaban jam’iyya Adamu ya zargi Tinubu da karya alƙawari, ya ce bai yi hakan ba
Sati ɗaya bayan Gwamnonin APC sun yi fatali da jerin sunayen Rundunar Kamfen ɗin Bola Tinubu…
TIKITIN MUSLIM-MUSLIM: Shugaban Ƙungiyar Dattawan ‘Arewa Ta Tsakiya’ ya caccaki APC
Shugaban Ƙungiyar Dattawan Yankin Middle Belt, Monday Morgan, ya ragargaji APC saboda ta fitar da ‘yan…