Gwamna Nyesom Wike ya bayyana cewa wasu manyan ‘yan maular kuɗaɗen haya daga PDP ne ke…
Category Added in a WPeMatico Campaign
RIKICIN PDP: Ayu ya musanta karɓar harƙallar naira biliyan 1, ya yarda ya karɓo miliyan 100 hannun wani gwamna
Makonni uku bayan Gwamna Nyesom Wike na Ribas ya zargi Shugaban PDP, Iyorchia Ayu da tarɓar…
Kotu ta wanke Nnamdi Kanu daga shari’ar Kamo shi daga Kenya, amma ba ta wanke shi daga tuhumar tserewa bayan beli ba – Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta maida raddi da kuma ƙarin haske dangane da sallamar da ake cewa Kotun…
Sanatoci sun wargaje ginjin Kasafin 2023, sun ce akwai ƙura, hazo da dattin ruwan kwatami a ciki
A ranar Laraba ce Majalisar Dattawa ta fara zaman nazarin Kasafin 2023 na naira tiriliyan 20.5,…
RIKICIN DANGOTE DA YAHAYA BELLO: Gwamnatin Yahaya Bello, ba ta da haƙƙi ko na takardar buhun siminti a kamfanin
Gamayyar Rukunin Kamfanonin Ɗangote Industries Ltd, ya fitar da kakkausan raddi ga Gwamnatin Jihar Kogi dangane…
Zan fi maida hankali wajen bunkasa Ilimi a Kasar nan – Kwankwaso a Legas
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana wa dandazon magoya bayan…
Nan da kwanaki 80 za a kakkaɓe duk wata matsalar tsaro baki ɗaya – Aregbesola, Ministan Cikin Gida
Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola, ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa nan da watan Disamba…
CIKIN ƊAURARRU 75,635: Minista Aregbesola na so a saki 22,680 daga kurkuku
Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola, ya bayyana cewa zai gana da gwamnonin Najeriya, domin su…
Komin daren daɗewa sai an sake kamo dubban ‘yan kurkukun da su ka arce – Minista Aregbesola
Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola, ya tabbatar da dubban ɗaurarrun da su ka tsere daga…