Ministan Shari’a Abubakar Malami ya yi gargadi da kakkausar murya ga yan Najeriya cewa duk wanda…
Kamfanonin sadarwar sun bi umarnin gwamnati, sun toshe damar shiga Twitter
Ƙungiyar kamfanoni masu lasisin layukan sadarwa a Najeriya, ALTON, ta ce ta samu umarni daga Hukumar…
TARON MAJALISAR ƊIKIN DUNIYA: Abin da Bawan EFCC ya shaida wa ƙasashe 192 kan manyan barayin Najeriya
Shugaban EFCC Abdulrasheed Bawa, ya nemi haɗin kan ƙasashen duniya 192 wajen ganin Najeriya ta dawo…
RASHIN TSARO: Boko Haram sun tada bama-bamai da nakiyoyi sau 1,366 a Barno, Adamawa da Yobe cikin shekaru biyar -UN
Majalisar Ɗinkin Duniya ta ƙiyasta cewa a cikin shekaru biyar Boko Haram sun tayar da bama-bamai…
RANAR MUHALLI TA DUNIYA: Gwamnatin Kaduna za ta shuka itatuwa miliyan 1.2 a jihar
Gwamnatin jihar Kaduna za ta shuka itatuwa miliyan 1.2 domin rage matsalolin canjin yanayi a jihar.…
Korona ta yi sanadiyar rasuwar wasu ‘yan Najeriya 18 ranar Alhamis
Hukumar Daƙile Cututtuka Masu Yaɗuwa, NCDC ta bayyana cewa korona ta kashe mutum 18 a ranar…
ZAFTARE MA’AIKATA: Kungiyar Kwadago ta kai karar El-Rufai wajen Buhari kan watsi da yarjeniyar da aka yi da shi a Abuja
Kungiyar Kwadago ta Kasa ta kai karar gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai wajen shugaban Kasa, Muhammadu…