Tsohon Shugaban Kungiyar Lauyoyin ta Kasa, Olisa Agbakoba, ya bayyana cewa gwamnonin Najeriya sun dagula, sun…
Maida Dokar Karin Albashi a karkashin jihohi ba za ta yi aiki ba – Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa maida dokar karin albashi ta naira 30,000 mafi kankantar albashi daga…
Ɓarkewar Korona a Turkiyya, Birazil da Indiya, ya sa Najeriya ta tsaurara dokar hana shigowa daga ƙasashen
Sakataren gwamnatin Najeriya, Boss Mustapha ya bayyana cewa a dalilin darkakowar annobar Korona da ya tsananta…
Ciyamomin Kaduna ta Arewa, Lere da Soba sun sha kasa a jarabawar tantance ‘yan takaran APC a Kaduna
Sakamakon jarabawar tantance ‘yan takara da jam’iyyar APC ta yi wa duka wadanda suka sayi fom…
Masarautar Katsina ta dakatar da Hakimin Kankara, saboda zargin mu’amala da ’yan bindiga
Masarautar Katsina ta dakatar da Hakimin Kankara, Abubakar Yusuf, bisa zargin sa da mu’amala da ’yan…
Sojojin Najeriya sun rada wa yakin Boko Haram sabon suna
Rundunar Sojojin Najeriya ta sauya sunan Yakin Boko Haram daga ‘Operarion Lafiya Dole’ zuwa ‘Operarion Hadin…
Kwangila Mbaka ya nema bai samu ba, sai ya huce kan Buhari – Fadar Shugaban Kasa
Fadar Shugaban Kasa ta yi zargin babu wani dalilin da Babban Limimin Kirista dan Enugu, Ejike…
KYAN DAN MACIJI: An damke matashi da sabbin wayoyin sata guda 273, na naira miliyan 15 a Katsina
Rundunar ’yan sandan Jihar Katsina ta damke wani matashi mai suna Lawal Ibrahim da wayoyin sata…