Yadda ‘yan sanda su damke mutumin da ya sace dan makwaucin sa ya kashe shi bayan ya karbi kudin fansa

Rundunar’ Yan sandan Kaduna ta kama wasu matasa uku da mace daya da suka yi garkuwa…

Read More

KUDU TA DAGULE: An banka wa ofishin INEC wuta a Akwa Ibom, an cafke harsashen ‘mashin ga’ 753 a Ebonyi

Dandazon zauna-gari-banza sun banka wa Ofishin Hukumar Zabe ta Kasa wuta a jihar Akwa Ibom, a…

Read More

Yadda ‘Yan bindiga suka bindige kwamishina, suka yi garkuwa da shugaban karamar hukuma a Kogi

‘Yan bindige sun kashe Kwamishinan Hukumar Biyan Kudaden Fansho na Jihar Kogi, Adebayo Solomon. An bindige…

Read More

SSS sun gargadi masu furta munanan kalaman da ka iya haddasa fitina su daina

Hukumar ‘Yan Sandan Leken Asiri ta Kasa (SSS ko DSS) ta fitar da sanarwar kakkausan gargadi…

Read More

An kashe mutum 97, an yi garkuwa da wasu 58 cikin makon jiya

Yayin da aka kashe mutum 239 aka sace wasu 44 cikin makon shekaranjiya a fadin kasar…

Read More

HIMMA DAI MATA MANOMA: Na saki harkar tela na kama noma don ciyar da marayu na bakwai – Matar da ke takabar rasuwar mijin ta

Josephine Malokwu mai shekaru 51, mace ce mai kokarin sana’a, wadda ta shafe shekaru 25 ta…

Read More

ZAZZABIN LASSA: Mutum 247 sun kamu, 50 sun mutu a Najeriya

Hukumar dakile yaduwar cututtuka ta ƙasa NCDC ta bayyana cewa mutum 247 ne suka kamu da…

Read More

GARGADIN TINUBU: “Idan Najeriya ta tarwatse sai mun fi Iraqi da Sudan lalacewa”

Babban jigon jam’iyyar APC na Kasa, Bola Tinubu, ya yi kakkausan gargadin cewa masu tayar da…

Read More

Ja’afar Ja’afar ya yi hijira zuwa Birtaniya har sai Ganduje ya daina farautar sa

Fitaccen dan jarida, mawallafin Daily Nigerian, Ja’afar Ja’afar ya tattara nasa-inasa tare da iyalan sa gaba…

Read More

PDP tsohuwar rijiya ce da ‘Yan Majalisar APC ke tsoron shiga ciki – Hon. Ado Doguwa

Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar Tarayya, Alasan Ado-Doguwa ya bayyana cewa jam’iyyar PDP jirgin ruwan da…

Read More