Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya ya bayyana cewa yana fatan ƴan Najeriya za su yi masa…
Kungiyar ma’aikatan Kotuna ta janye yajin aikin da ta shafe kwanaki 64 ta na yi
Kungiyan ma’aikatan kotunan kasar nan JUSUN ta janye yajin aikin da ma’aikatan ta suka shafe kwanaki…
JITA -JITA : Auwal Sankara yana nan daram a matsayinsa na babban hadimin gwamna Badaru – In ji Badaru
Auwalu Sankara yanan nan a matsayinsa na Babban Mataimaki na musamman akan sabbin fafafen sadarwa, ga…
Gwamnan Bauchi ya kori dukkan kwamishinonin sa
Gwamnan Jihar Bauchi Bala Mohammed, ya sauke dukkan kwamishinonin sa baki daya. A cikin wata sanarwa…
Facebook, Tiwita da sauransu sai sun yi rajista a Najeriya kuma su bi dokokin kasa – Lai Mohammed
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa da ga yanzu shafukan sada zumunta a yanar gizo, Tiwita, Facebook…
Trump ya jinjina wa Buhari kan ‘rufe wa dan tsuntsun Tiwita baki’
Tsohon Shugaban Amurka Donald Trump ya nuna yabo da jinjina ga Gwamnatin Najeriya saboda dakatar da…
KORONA: Daga mutum kasa da 40 da ake samu, ranar Talata yawan wadanda suka kamu ya zarce 100
Hukumar Daƙile Cututtuka Masu Yaɗuwa, NCDC ta bayyana cewa mutum 102 suka kama cutar ranar Talata.…
Yadda daliba ta rasu a dakin kwannan ɗalibai a BUK – Mahukunta
Jami’in dake kula da harkokin ɗalibai, na jami’ar Bayero da ke Kano Shamsuddeen Umar ya bayyana…