Shugaban Majalisar Dattawa ya naɗa kwamitin sanatoci bakwai domin su duba inda aka samu dabur-dabur ɗin…
TAKARAR ZAƁEN 2023: Babu wata hujjar hana miƙa wa ƙabilar Igbo mulkin Najeriya – Rochas Okorocha
Tsohon Gwamnan Jihar Imo, kuma Sanatan Imo ta Yamma, Rochas Okorocha, ya bayyana cewa babu wani…
Najeriya ba za ta fallasa masu ɗaukar nauyin ‘yan ta’adda ba -Fadar Shugaban Ƙasa
Fadar Shugaban Ƙasa ta bayyana cewa Najeriya ba za ta fallasa masu ɗaukar nauyin ‘yan ta’adda…
Majalisar Tarayya na neman ba’asin yadda aka yi da kadarorin da aka ƙwato daga tsoffin shugabanni
Majalisar Tarayya ta nuna damuwa dangane da rashin sanin haƙiƙanin yadda aka yi da kadarorin da…
SHUGABANCIN NAJERIYA A 2023: Osinbajo zai iya ‘fidda A’i a rogo’ – Inji Gwamna Sule na Nasarawa
Gwamna Abdullahi Sule na Jihar Nasarawa ya shaida cewa idan Mataimakin Shugaban Ƙasa Yemi Osinbajo ya…
Uwargidan gwamnan Bauchi ta raba wa kungiyoyin mata manoma tallafin taki kyauta
A ranar Litinin ne uwargidan gwamnan jihar Bauchi Aisha Mohammed ta raba wa kungiyoyin mata manoma…
Kullum maigida na sai ya jibge ni, wai na cika narkan Tuwo – Inji Fiddausi matar Haruna a Kaduna
A kotun Shari’a dake Magajin Gari jihar Kaduna wata matar aure Firdausi Sulaiman ta kai karan…