Gwamnan jihar Kaduna Nadir El-Rufa’i ya gargaɗi mutanen Kaduna kada su kuskura su fito yin zanga-zangar…
Category Added in a WPeMatico Campaign
Malami ya janye daga takarar gwamnan Kebbi duk da kurin da ya rika yi wai jama’a suka tilasta shi ya fito
Ministan Shari’a Abubakar Malami ya ce ya janye daga takarar gwamnan Kebbi. Hakan na kunshe ne…
ALAMOMIN WATSEWAR ƊAURIN TSINTSIYA A KANO: Mataimakin Kakakin Majalisa ya fice daga APC, ya koma PDP
Mataimakin Kakakin Majalisar Jihar Kano, Zubairu Hamza Masu ya fice daga APC, ya koma PDP. Ya…
ƁATANCI GA MANZON ALLAH: Gwamnatin Sokoto ta rufe kwalejin Ilmi na Shehu Shagari
Gwamnatin jihar Sokoto ta rufe Kwalejin Ilimi na Shehu Shagari dake jihar Sokoto. Hakan ya biyo…
Buhari ya umurci Gwamnan CBN, Emefiele da jami’an gwamnati da ke takarar kujerun siyasa su ajiye aiki
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci gwamnan babban bankin Najeriya Godwin Emefiele da duk wani minista…
‘Yan bindiga sun saki faston cocin Katolika da suka sace bayan an biya miliyoyin naira kuɗin fansa
Shugaban kwamitin gudanarwa na cocin Katolika dake jihar Akwa-Ibom Cletus Okodi ya bayyana cewa ‘yan bindiga…
APCn Kano sai tsiyayewa ta ke yi, ƴan majalisa uku sun koma Jam’iyya mai alamar kayan maimari, NNPP
‘Yan majalisan dokokin jihar Kano uku sun tuma tsalle daga jami’iyyar APC sun tsunduma jam’iyyar NNPP…
Duk wani mai takarar kujerar siyasa da na naɗa a gwamnati na ya ajiye aiki daga yau zuwa 16 ga Mayu -Buhari
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci duk wani minista ko jami’in gwamnati da ke neman takarar…