Gwamnatin Tarayya ta bayar da sanarwar dakatar da Akanta Janar na Tarayya, Ahmed Idris, kwana ɗaya…
Category Added in a WPeMatico Campaign
HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai
Hukumar Alhazawa ta jihar Katsina ta bayyana cewa duk maniyyacin da shekarun sa ya zarce shekaru…
Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta
Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja ta koka kan yadda Almajirai da mabarata ke kwararowa…
HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya
Hukumar EFCC ta tsare Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya, bisa zargin karkatar da kuɗaɗen kwangila.…
Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra
‘Yan bindiga sun Kona ginin hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa dake jihar Anambra. Maharan sun…
UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara
Ministan harkokin mata Pauline Tallen da na Harkokin man fetur Timipre Sylva sun janye daga takara…
Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80
Hukumar EFCC ta damke Akanta Janar ɗin Najeriya Ahmed Idris a filin jirgin saman Kano zai…
Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki
Tsohon gwamnan jihar Jigawa Saminu Turaki ya sake komawa jam’iyyar PDP daga APC. Turaki ya shaida…
Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW
Babban malamin musulunci dake Kaduna Ahmed Gumi yayi kakkausar suka ga ɗaliban da suka kashe Deborah…
Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an Annabi
Babban malamin musulunci dake Kaduna Ahmed Gumi yayi kakkausar suka ga ɗaliban da suka kashe Deborah…