Wai ina wakar da Rarara ya karbi kudin talakawa ya yi barazanar zai yi wa Buhari? Daga Asabe Dattijo

Fitaccen mawakin APC kuma mawakin shugaban Kasa Muhammadu Buhari da Abdullahi Ganduje na jihar Kano Dauda Kahutu, wand aka fi sani Rarara ya yi buris da mutane bayan ya yi…

Read More

PDP ta nemi Buhari ya shirya taron gangami kan matsalar tsaro

Jam’iyyar PDP ta yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari ya gaggauta kiran taron gangami na kasa kan matsalar tsaro, yadda jama’a da dama za su iya bayar da gudummawar shawarwarin…

Read More

MATSALAR TSARO: Najeriya ba ta afkawa cikin irin wannan mawuyacin halin a baya ba – Minista Akpabio

Ministan Harkokin Bunkasa Yankin Neja Delta, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa Najeriya ba ta taba samun kan ta mawuyacin halin da ta tsinci kan ta ba a yanzu. Akpabio ya…

Read More

Ku kare kanku daga ’Yan Bindiga amma kar ku karya doka~ Gwamnan Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara ta ƙirayi mazauna jihar da su kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga amma su tabbatar ba su karya doka ba, kamar yadda Channels Tv ta ruwaito. Yankin…

Read More

Likita ta gargadi mata masu yawan aski, su rika bada tazara domin kiwon lafiyar su

A wani rahoto da jaridar Nation ta wallafa ranar Alhamis, wata likita da ta kware a harkar lafiyar mata musamman wanda ya shafi gaban su, ta gargade su su daina…

Read More

Zai yi wahala Amurka ta taya Najeriya dakile matsalar tsaro, saboda tabon take hakkin jama’a da ke jikin gwamnatin kasar nan – Falana

Babban Lauya kuma babban dan taratsin kare hakkin jama’a Femi Falana, ya bayyana cewa ya kamata Shugaba Muhammadu Buhari ya daina yi wa ‘yan Najeriya romon-kunne da molon-ka, ya na…

Read More

DAUDAWA YA KOMA RUWA: Gogarman ‘Yan bindiga da ya shirya sace daliban makaranta 300 na Kankara ya koma daji

Idan ba a manta ba, dan bindigan da ya shirya kuma ya jagoranci sace daliban makarantar sakabdaren Kankara Awwal Daudawa ya mika kai inda ya mika makaman sa, akalla bindigogi…

Read More

Wasu Gwamnonin A Najeriya Sun Fi Dacewa Da Mulkin Soja, Daga Mustapha Soron Dinki

Mulkin siyasa idan babu farin ciki ya samu matsala. Amfanin siyasa shine ta samar da farin ciki mai girma a tsakanin mutane masu rinjaye. Wannan ita ce cikakakykyiyar siffar gwamnatin…

Read More

NESA TA ZO KUSA: INEC ta bayyana ranar zaben shugaban kasa a 2023

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar 18 ga Fabrairu ne za a gudanar da Babban Zaben shekarar 2023. Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, shi ne ya…

Read More

‘Yan majalisa za su iya tsige Buhari idan babu abin da ya canja bayan Taron Dakile Matsalar Tsaro

Shugaba Muhammadu Buhari zai iya fuskantar tsigewa daga Majallisar Tarayya matsawar aka ga babu wani abu da ya canja bayan Taron Dakile Matsalar Tsaro da aka shirya gudanarwa. Dan Majalisar…

Read More