Fitaccen mawakin APC kuma mawakin shugaban Kasa Muhammadu Buhari da Abdullahi Ganduje na jihar Kano Dauda Kahutu, wand aka fi sani Rarara ya yi buris da mutane bayan ya yi…
PDP ta nemi Buhari ya shirya taron gangami kan matsalar tsaro
Jam’iyyar PDP ta yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari ya gaggauta kiran taron gangami na kasa kan matsalar tsaro, yadda jama’a da dama za su iya bayar da gudummawar shawarwarin…
MATSALAR TSARO: Najeriya ba ta afkawa cikin irin wannan mawuyacin halin a baya ba – Minista Akpabio
Ministan Harkokin Bunkasa Yankin Neja Delta, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa Najeriya ba ta taba samun kan ta mawuyacin halin da ta tsinci kan ta ba a yanzu. Akpabio ya…
Ku kare kanku daga ’Yan Bindiga amma kar ku karya doka~ Gwamnan Zamfara
Gwamnatin Jihar Zamfara ta ƙirayi mazauna jihar da su kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga amma su tabbatar ba su karya doka ba, kamar yadda Channels Tv ta ruwaito. Yankin…
Likita ta gargadi mata masu yawan aski, su rika bada tazara domin kiwon lafiyar su
A wani rahoto da jaridar Nation ta wallafa ranar Alhamis, wata likita da ta kware a harkar lafiyar mata musamman wanda ya shafi gaban su, ta gargade su su daina…
Zai yi wahala Amurka ta taya Najeriya dakile matsalar tsaro, saboda tabon take hakkin jama’a da ke jikin gwamnatin kasar nan – Falana
Babban Lauya kuma babban dan taratsin kare hakkin jama’a Femi Falana, ya bayyana cewa ya kamata Shugaba Muhammadu Buhari ya daina yi wa ‘yan Najeriya romon-kunne da molon-ka, ya na…
DAUDAWA YA KOMA RUWA: Gogarman ‘Yan bindiga da ya shirya sace daliban makaranta 300 na Kankara ya koma daji
Idan ba a manta ba, dan bindigan da ya shirya kuma ya jagoranci sace daliban makarantar sakabdaren Kankara Awwal Daudawa ya mika kai inda ya mika makaman sa, akalla bindigogi…
Wasu Gwamnonin A Najeriya Sun Fi Dacewa Da Mulkin Soja, Daga Mustapha Soron Dinki
Mulkin siyasa idan babu farin ciki ya samu matsala. Amfanin siyasa shine ta samar da farin ciki mai girma a tsakanin mutane masu rinjaye. Wannan ita ce cikakakykyiyar siffar gwamnatin…
NESA TA ZO KUSA: INEC ta bayyana ranar zaben shugaban kasa a 2023
Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar 18 ga Fabrairu ne za a gudanar da Babban Zaben shekarar 2023. Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, shi ne ya…
‘Yan majalisa za su iya tsige Buhari idan babu abin da ya canja bayan Taron Dakile Matsalar Tsaro
Shugaba Muhammadu Buhari zai iya fuskantar tsigewa daga Majallisar Tarayya matsawar aka ga babu wani abu da ya canja bayan Taron Dakile Matsalar Tsaro da aka shirya gudanarwa. Dan Majalisar…