Yadda aka kashe Daudawa, kwanaki 4 bayan ya ya yi watsi da sulhu ya koma daji

Idan ba a manta ba, dan bindigan da ya shirya kuma ya jagoranci sace daliban makarantar sakandaren Kankara Awwal Daudawa ya mika kai inda ya mika makaman sa, akalla bindigogi…

Read More

Yadda na shafe kwanaki 25 a hannun Fulanin da su ka yi garkuwa da ni – Wazirin Dansadau

Alhaji Mustaoha Umar shi ne Wazirin Dansadau, garin da ke cikin Karamar Hukumar Maru ta Jihar Zamfara. A zantawar sa da PREMIUM TIMES HAUSA, ya bada labarin irin bakar wahala…

Read More

An yi nadin sabon sarkin Dangulbi dake Jihar Zamfara

Alhaji Hussaini Marafa, shi ne sabon uban kasar Dangulbi dake a masarautar Dansadau a karamar hukumar Maru a Jihar Zamfara. Maimartaba Sarkin Dansadau, Alhaji Husseini Umar shi yayi nadin a…

Read More

Buhari ya maida wa Gwamna Ortom raddi

Shugaba Muhammadu Buhari ya maida wa Gwamna Sanuel Ortom na Jihar Benuwai raddin zargin da ya yi masa cewa ya yi biris ‘yan bindiga na kashe al’ummar jihar Bemuwai ya…

Read More

Wai ina wakar da Rarara ya karbi kudin talakawa ya yi barazanar zai yi wa Buhari? Daga Asabe Dattijo

Fitaccen mawakin APC kuma mawakin shugaban Kasa Muhammadu Buhari da Abdullahi Ganduje na jihar Kano Dauda Kahutu, wand aka fi sani Rarara ya yi buris da mutane bayan ya yi…

Read More

MATSALAR TSARO: Najeriya ba ta afkawa cikin irin wannan mawuyacin halin a baya ba – Minista Akpabio

Ministan Harkokin Bunkasa Yankin Neja Delta, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa Najeriya ba ta taba samun kan ta mawuyacin halin da ta tsinci kan ta ba a yanzu. Akpabio ya…

Read More

Likita ta gargadi mata masu yawan aski, su rika bada tazara domin kiwon lafiyar su

A wani rahoto da jaridar Nation ta wallafa ranar Alhamis, wata likita da ta kware a harkar lafiyar mata musamman wanda ya shafi gaban su, ta gargade su su daina…

Read More

Zai yi wahala Amurka ta taya Najeriya dakile matsalar tsaro, saboda tabon take hakkin jama’a da ke jikin gwamnatin kasar nan – Falana

Babban Lauya kuma babban dan taratsin kare hakkin jama’a Femi Falana, ya bayyana cewa ya kamata Shugaba Muhammadu Buhari ya daina yi wa ‘yan Najeriya romon-kunne da molon-ka, ya na…

Read More

DAUDAWA YA KOMA RUWA: Gogarman ‘Yan bindiga da ya shirya sace daliban makaranta 300 na Kankara ya koma daji

Idan ba a manta ba, dan bindigan da ya shirya kuma ya jagoranci sace daliban makarantar sakabdaren Kankara Awwal Daudawa ya mika kai inda ya mika makaman sa, akalla bindigogi…

Read More

Wasu Gwamnonin A Najeriya Sun Fi Dacewa Da Mulkin Soja, Daga Mustapha Soron Dinki

Mulkin siyasa idan babu farin ciki ya samu matsala. Amfanin siyasa shine ta samar da farin ciki mai girma a tsakanin mutane masu rinjaye. Wannan ita ce cikakakykyiyar siffar gwamnatin…

Read More