Yanzu dai tawagar kwallon kafar ‘Black Stars’ ta Ghana ta fice daga gasar cin kofin duniya…
KANJAMAU A KOGI: Sama da mutum 43,000 na dauke da cutar a jihar – Zakari
Kwamishinan lafiyar jihar Kogi Zakari Usman ya bayyana cewa mutum 43,373 ne ke dauke da cutar…
Sojoji sun ceto mutum 4 da aka yi garkuwa da su a Kaduna
Rundunar sojin Najeriya dake aiki a karkashin ’Operation Forest Sanity’ sun ceto mutum 4 da ‘yan…
Ghana, Uruguay Sun Fice A Gasar Cin Kofin Duniya
Ita dai Koriya ta Kudu ta shammaci Portugal ne ta zura mata wata makararriyar kwallo, wacce…
ALAMOMIN ƘARSHEN WA’ADIN MULKI: Gwamnatin Tarayya ta ce gwamnoni ne su ka ƙaƙaba wa jama’a talauci da ƙuncin rayuwa a Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta ɗora laifin ƙaruwar fatara, talauci da ƙuncin rayuwar da ‘yan Najeriya ke fuskanta…
Jami’an Kula Da Gidajen Gyara Halin Najeriya Sun Fito Da Wani Shirin Ilimantar Da Fursunoni
Gidajen gyara hali a Najeriya, na ci gaba da kasancewa matattarar masu aikata laifuka mabambanta inda…