HIMMA DAI MATA MANOMA: Yadda wata mata ta mallaki kifaye fiye da 10,000, bayan ta tara alawus ɗin NYSC ta yi jarin kiwon kifi

Allah ya albarkaci Jihar Oyo da mata manoma, kuma hamshafai a fannin noma masu yawa. Gaga…

Read More

‘Duk wanda muka samu ya haɗa baki da Nnamdi Kanu zai ɗanɗana kuɗarsa komai girman matsayinsa’, Gwamnati

Gwamnatin tarayya ta zayyana wa ƙasashen Turai laifukan da take zargin jagoran ƙungiyar masu fafutukar kafa…

Read More

Ba wanda ya isa ya sa mu soke ko mu sassauta dokar hana gararambar kiwon shanu – Gwamna Ortom

Gwamna Samuel Ortom na Jihar Benuwai ya ce hare-hare ba ƙaƙƙautawa da makiyaya ke kaiwa a…

Read More

KANO: Hizbah ta haramta wa teloli da masu kantina amfani da mutum-mitimi wajen tallata kayan su

Hukumar Hizbah ta Jihar Kano ta haramta wa teloli da masu shaguna amfani da mutum-mitumi wajen…

Read More

An nuna min marigayi Fasto TB Joshua na tiƙa rawa da Mala’iku a lahira a mafarki – Wani mabiyin sa

Wani dan ƙasan India mai suna V. Justin ya bayyana cewa ya ga hango babban faston…

Read More

Shugaba Buhari ya ce Najeriya bata da wata matsalar da ta wuce ƴan Najeriya

Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari yayi nuni kan yanayin haɗakar Najeriya, wanda ciki ya kunshi cewa, Sam…

Read More

Gwamna Matawalle bai taɓa shawara da ni zai koma APC ba – Aliyu, Mataimakin Gwamnan Zamfara

Mataimakin Gwamnan Zamfara, Mahdi Aliyu, ya tabbatar da cewa Gwamna Bello Matawalle bai taɓa shawara da…

Read More

Minista ta raba takardun kama aiki da komfutoci 172 ga jami’an sa-ido kan ayyukan inganta rayuwar marasa galihu a Sokoto

Ministar Harkokin Jinƙai, Agaji da Inganta Rayuwa, Sadiya Farouq, ta miƙa takardun kama aiki da ƙananan…

Read More

Ganduje ya janye karar da ya shigar na ƙalubalantar bidiyon da J’aafar ya wallafa ya na cusa daloli a aljihun sa

Gwamnan Kano Abdullahi Ganduje ya janye karar da ya shigar yana ƙalubalantar bidiyon da mawallafin jaridar…

Read More

Hon. Tukura ya baiwa gwamnati shawara kan yadda za ta magance matsalar tsaro da gaggawa

Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Zuru, Fakai, Sakaba da Danko/Wasagu daga jihar Kebbi, Hon. Kabir…

Read More