Tsadar rayuwa da tsadar kayan abinci da na masarufi na ci gaba da nukurkusar marasa ƙarfi…
ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: Dalilin da ya sa INEC ta cire sunan Soludo da na PDP daga jerin ƴan takara
Murnar tsohon gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Farfesa Charles Soludo ta cin zaɓen share fagen takarar…
NCC ta ce kashi 50% na rumfunan zaɓen ƙasar nan ba su da intanet mai ƙarfin tura sakamakon zaɓe
Kwana ɗaya bayan da Majalisar Dattawa ta bayyana cewa ta miƙa batun amincewa da ƙudirin aikawa…
KATOƁARA. GANGANCI. SAƁO: Gwamnatin Kano maka Abduljabbar Kabara a Kotu
Gwamnatin Kano ta maka shehin malamin addinin musulunci, Abduljabbar Nasiru Kabara a babban kotun shari’a dake…
” Ni aggwamnan Zamfara ko sun so ko ba su so ba, kuma babu yadda za su yi da ni” – In ji Matawalle
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya bayyana cewa ba ya faɗa ko gaba da mataimakin sa,…
Ku rage farashin raguna musulmai su iya yin laiya – Rokon fasto Yohanna ga masu siyar da raguna
Kungiyar malaman addinin musulunci da na kiristoci a Kaduna sun yi kira ga masu saida raguna…
HARKALLA: Kotu na shari’a da wani dillalin filaye da ya siyar wa mutum uku fili daya a Kaduna
Kotun Shari’a dake Maganin Gari a Kaduna ta yanke wa wani magidanci kuma dan kasuwa Muhammad…