Najeriya ta shiga jerin kasashe 12 a fadin duniya da aka samu bulluwar sabon nau’in cutar…
TAZARAR HAIHUWA: Gwamnatin Najeriya ba ta ware wa shirin ko sisi ba a kasafin 2022
Hukumar kidaya ta ƙasa NPC ta bayyana cewa adadin yawan mutanen dake Najeriya ya kai miliyan…
Yin rigakafin Korona ne lasisin shiga ginin gwamnati a Kaduna – El-Rufai
Gwamnatin jihar Kaduna ta gargaɗi ma’aikatan jihar da mutane kowa ya garzaya a yi masa rigakafin…
Adana abinci a robobin magani da suka kare na da matukar hadari ga lafiyar mutum – Gargadin NAFDAC
Hukumar kula da ingancin magunguna da abinci ta ƙasa NAFDAC ta gargadi mutane da su daina…
Gwamnatin Najeriya Na Shirin Daukar Mataki Kan Wadanda Suka Ki Karbar Rigakafn Korona.
Gwamnatin Najeriya ta ce tana duba yiwuwar daukar matakan hukunta ‘yan kasar da suka ki amincewa…
KOWA TA SA TA FISSHE SHI: Yadda Buhari da likitocin Najeriya su ka ƙaurace wa asibitocin ƙasar nan lokaci guda
Kamar jira su ke yi Shugaba Buhari ya tafi Landan ganin likita, su kuma Ƙungiyar Likitoci…
ƁARKEWAR KORONA MAI SAURIN KISA: Ta fara kisan-rubdugu a Legas
Gwamnatin Tarayya da Gwamnatin Jihar Legas sun tabbatar da ɓarkewar korona mataki na 3 mai saurin…