A Cikin Kasashe 12, Ciki Har Da Najeriya, Aka Samu Bulluwar Nau’in COVID-19 Na Omicron

Najeriya ta shiga jerin kasashe 12 a fadin duniya da aka samu bulluwar sabon nau’in cutar…

Read More

TAZARAR HAIHUWA: Gwamnatin Najeriya ba ta ware wa shirin ko sisi ba a kasafin 2022

Hukumar kidaya ta ƙasa NPC ta bayyana cewa adadin yawan mutanen dake Najeriya ya kai miliyan…

Read More

Yin rigakafin Korona ne lasisin shiga ginin gwamnati a Kaduna – El-Rufai

Gwamnatin jihar Kaduna ta gargaɗi ma’aikatan jihar da mutane kowa ya garzaya a yi masa rigakafin…

Read More

Adana abinci a robobin magani da suka kare na da matukar hadari ga lafiyar mutum – Gargadin NAFDAC

Hukumar kula da ingancin magunguna da abinci ta ƙasa NAFDAC ta gargadi mutane da su daina…

Read More

Gwamnatin Najeriya Na Shirin Daukar Mataki Kan Wadanda Suka Ki Karbar Rigakafn Korona.

Gwamnatin Najeriya ta ce tana duba yiwuwar daukar matakan hukunta ‘yan kasar da suka ki amincewa…

Read More

Korona ta kashe mutum 6,400 cikin mako daya a Afrika – WHO

Kungiyar kiwon lafiya ta duniya WHO ta bayyana cewa mutum 6,400 sun mutu a cikin mako…

Read More

MUTUWAR MUTUM 295 A KANO DA JIGAWA: An ɗora laifin ɓarkewar amai da gudawa kan rashin ruwa mai tsafta da yawaitar ƙazanta

An bayyana cewa amai da gudawa ya kashe mutum 295 a jihohin Kano da Jigawa a…

Read More

YAJIN AIKIN LIKITOCI: Gwamnantin Tarayya ta roƙi a zauna a tattauna, kuma su haƙura su koma su ci gaba da duba marasa lafiya

Ƙaramin Ministan Lafiya, Mamora ne ya yi wannan roƙo da kuma kira cewa ko a zamanin…

Read More

KOWA TA SA TA FISSHE SHI: Yadda Buhari da likitocin Najeriya su ka ƙaurace wa asibitocin ƙasar nan lokaci guda

Kamar jira su ke yi Shugaba Buhari ya tafi Landan ganin likita, su kuma Ƙungiyar Likitoci…

Read More

ƁARKEWAR KORONA MAI SAURIN KISA: Ta fara kisan-rubdugu a Legas

Gwamnatin Tarayya da Gwamnatin Jihar Legas sun tabbatar da ɓarkewar korona mataki na 3 mai saurin…

Read More