Mutanen Wani Kauye A Kamaru Na Hada Kudi Don Kallon Gasar Cin Kofin Duniya
A ranar Lahadi mai zuwa ne za a fara gasar cin kofin duniya ta maza a kasar Qatar, inda magoya baya a Afirka ke sha’awar kallon kungiyoyi biyar na nahiyar da za su fafata a gasar.