Raba a Facebook
Tura zuwa Twitter
Wata motar ɗalibai mai lamba 14-B 107KT daga jihar Katsina ta samu hatsari a babbar titin Abuja – Kaduna.
Hatsarin ya faru ne a lokacin da ɗaliban ke kan hanyarsu ta zuwa Babban Birnin Tarayya Abuja domin tantancewar “Food Hygiene” kamar yadda wani ɗan jihar Katsina mazauni Abuja, Mihammad Kabir Aminu ya shaida.
-
Facebook
Twitter