Hukumar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC ta bayyana cewa mutum 859 sun kara kamuwa da…
DA WANNE ZA A JI, KORONA KO LASSA: Lassa ta lashe rayuka 92 a Najeriya
Hukumar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC ta bayyyana cewa cutar zazzabin lassa ya yi ajalin…
Manhajan Instagram ta zama sabuwar fuskar majiyoyin labarai da raba bayanai – Binciken DUBAWA
Tun bayan da kamfanin Meta (tsohuwar kamfanin Facebook) a 2012 ta sayi Instagram, dandalin wallafa hotuna…
Idan Buhari ya maida Ƙudirin Gyaran Dokar Zaɓe zuwa doka, matsalar tsaro ce za ta ƙara damalmalewa -Minista Malami
Ministan Shari’a kuma Antoni Janar na Tarayya, Abubakar Malami ya ce Shugaba Muhammadu Buhari ya ƙi…
Boko Haram basu kai wa mahaifar sakataren gwamnatin tarayya Boss Mustapha hari ba – Rundunar ‘Yan sanda
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta karyata raderadin da ake ta yadawa wai Boko Haram sun…
Hanyoyin tantance sahihancin hotunan bidiyo a yanar gizo cikin gaggawa – Binciken DUBAWA
Hotunan bidiyo sun fi kowanne wahalar tantancewa. Ba kamar rubutu ko hotuna ba, ba za’a iya…
Don Korona ta kama hadiman Shugaban Ƙasa ai ba wani abin mamaki ba ne, mutane ne kamar kowa -Fadar Shugaban Ƙasa
Fadar Shugaban Ƙasa ta bayyana cewa hadiman Shugaba Muhammadu Buhari ai mutane ne kamar sauran mutane.…
Tantagaryar rashin mutunci ne idan ‘yan majalisa na APC suka nemi tirsasa dokar da Buhari ya ƙi sa wa hannu -Fadar Shugaban Ƙasa
Fadar Shugaban Ƙasa ta bayyana cewa zai yi wahalar gaske a ce mambobin Majalisar Tarayya da…