Raba a Facebook
Tura zuwa Twitter
Gwamnatin jihar Kaduna ta ɗage dokar hana amfani da hanyoyin sadarwa na watanni uku data saka a wasu kananan hukumomi tun a watan Oktoba.
Jaridar Daily Trust ta rahoto cewa gwamnatin ta ɗauki wannan matakin ne saboda yawaitar hare-haren ƴan bindiga a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja.
-
Facebook
Twitter