Raba a Facebook
Tura zuwa Twitter
Ƴar tsohon Gwamnan jihar Gombe kuma Sanata mai wakiltar jihar Gombe ta Tsakiya a Majalisar Dattawa Sanata Muhammad Ɗanjuma Goje, wato Dr. Hussaina Ɗanjuma Goje ta ajiye muƙaminta.
Dr. Hussaina, wadda ta yi murabus daga kujerarta ta Kwamishiniyar Muhalli da Gandun Daji, ta sanar da hakan ne a wani gajeren jawabi da ta yi na Bidiyo ga kafafen yaɗa labarai a birnin Gombe, fadar jihar.
-
Facebook
Twitter