Hukumar CAF Ta Yi Fatan Alheri Ga Najeriya, Morocco, Tanzania Da Za Su Wakilci Afrika A Gasar Kofin Duniya Ta Mata

Kasashen Najeriya, Morocco da Tanzania sun yi nasarar samun gurbin wakiltan Afrika a gasar cin kopin duniya na ‘yan mata kasa da shekaru 17 da za a yi a kasar India a cikin watan Oktoba.