Gasar AFCON: “Kun Nuna Jajircewa Matuka”, Tinubu Ya Jinjinawa Tawagar Super Eagles
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yabawa irin kwazon da Tawagar Super Eagles ta nuna a wasan karshe na gasar cin kofin nahiyar afrika (AFCON) data gudana a kasar Ivory Coast.