Watanni bayan mummunar gaba da saɓanin siyasa ya shiga tsakanin Gwamna Inuwa Yahaya da Sanata Ɗanjuma…
HARAJIN KAYAN ZAƘI: Gwamnati za ta ƙara haraji kan lemun kwalba, na gwangwani da na kwali
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da cewa za ta ƙara wa lemun zaƙi harajin kashi 10%, lamarin…
Matasa su daina tunanin yin ilmi don samun aikin gwamnati -Buhari
Shugaba Muhammadu Buhari ya shawarci matasan Najeriya cewa su yi watsi da tsohuwar al’adar yin ilmi…
MATSALAR TSARO: Ba kafa Ƴan sandan jihohi ne mafita ba – Buhari
Shugaba Muhammadu Buhari ya sake jaddada rashin amincewar sa da kafa ‘yan sandan jihohi a ƙasar…
Yadda gogarman da ya fi wawurar kuɗaɗen hukumar NDDC ya koma APC, kafin a miƙa wa Buhari rahoton kwamitin bincike
Yayin da makonni biyu da suka gabata Shugaba Muhammadu Buhari ya sha alwashin cewa duk wanda…
‘Kada in faɗi wanda nake so, gobe a neme shi a rasa, yin shiru yafi zame min Alkhairi’ – Buhari
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa bashi da ɗan takara ɗaya da zuciyarsa ta raja’a…
Ɗan takarar gwamnan Kano AA Zaura zai tallafa wa dalibai ƴan asalin jihar Kano da tallafin kuɗi har naira Miliyan 200
Gidauniyar Ɗan takarar gwamnan jihar Kano AA Zaura Foundation ta sanar da ware wasu har naira…
RASHIN TSARO A ZAMFARA: Yadda mutanen Ɗansadau suka shafe watanni biyu ba a kai masu hari ba
Al’ummar Ɗansadau da ke cikin Ƙaramar Hukumar Maru sun yi bikin cika watanni biyu da ƙulla…
KORONA: Amurka ta yi wa mutum miliyan 70 rigakafin Korona
Shugaban kasar Amurka Joe Biden ya bayyana cewa gwamnati ta yi wa mutane akalla miliyan 70…