Kakakin rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna, Muhammad Jalige ya bayyana cewa rundunar ‘Yan sandan Kaduna ta…
GUMURZUN YAƘI A ZAMFARA: Yadda ‘Yan bindiga sun harbo jirgin yaƙin Najeriya
‘Yan bindiga a Zamfara sun harbo jirgin yaƙin Sojojin Saman Najeriya, ɗaya daga cikin wanda ake…
Hukumar NBC ta hana gidajen radiyo da talabijin bayyana munanan bayanan matsalar tsaro a Najeriya
Hukumar Kula da Gidajen Radiyo da Tashoshin Talabijin ta Ƙasa (NBC), ta bayyana cewa irin yadda…
Yadda Mahara suka kashe Ƴan sandan Mobal fiye da dozen ɗaya lokaci guda a Zamfara
Wasu zaratan ‘yan sandan Mobal da aka tura kai wa ‘yan biindiga farmakin musamman sun gamu…
Turji ya saki mutane 150 da ya tsare bayan shi ma an sakar masa mahaifin sa
Gogarman Ƴan Bindigar Zamfara da Gwamnatin Najeriya sun cika wa juna alƙawari, inda Turji ya saki…
ƳAN AREWA A HANNUN ƳAN BINDIGA: Rahoton neman sulhun da wakilin Gwamnatin Zamfara ya yi da Turji, Sarkin Maharan Zamfara
Yanzu haka dai mazauna ƙauyukan Zamfara da ‘yan bindiga su ka fatattaka sun fara komawa gidajen…
Tsurku, Bita-Da-Ƙulli, Hassada da Nuƙufarcin da ake kulla min ba za su hana ni yin takarar shugabancin APC ba – Yari
Tsohon gwamnnan jihar Zamfara, AbdulAziz Yari ya ce ba ya tsoron masu shirya masa tuggun kada…
KWALARA: Mutum 54 sun mutu a babban birnin tarayya Abuja
Karamar ministar Abuja Ramatu Tijjani Aliyu ta bayyana cewa cutar kwalara ta yi ajalin mutum 54…