NCDC Ta Yi Gargadi Game Da Barkewar Bullar Cutar Ebola
Hukumar kula da cutuka masu yaduwa ta Najeriya NCDC ta sabunta gargadi ga ‘yan Najeriya game da yiwuwar barkewar cutar Ebola ta Sudan (EVD) a Uganda tun lokacin da aka fara ayyana ta a hukumance a ranar 20 ga Satumba 2022.