Raba a Facebook
Tura zuwa Twitter
Gwamnan jihar Zamfara Muhammad Bello Matawalle ya sanar da ranar buɗe hanyoyin sadarwa a faɗin ƙananan hukumomin jihar bayan shafe kusan watanni biyu a rufe.
Gwamnan ya bayyana haka ne a wurin wani taro a garin Gusau wurin taron zaben shuwagabannin jam’iyyar APC na jigar, inda ya ke cewa zai buɗe layukan sadarwar a ranar zuwa ranar Litinin 29 ga watan Nuwaban 2021 a faɗin jihar domin al’umma su samu sauƙi.
-
Facebook
Twitter