Ghana Da Wasu Kasashen Afirka 7 Za Su Kulla Yarjejeniyar Cinikayya Ta Shekaru Hudu

Kasar Ghana da wasu kasashe bakwai a karon farko sun amince da su fara gudanar da cinikayya tsakaninsu shekaru hudu bayan kulla yarjejeniyar gudanar da cinikayya tsakanin kasashen Afirka ba tare da shinge ba da ake kira AFCTA a takaice.