Raba a Facebook
Tura zuwa Twitter
Ministan Sufurin Jiragen Sama, Sanata Hadi Sirika, ya ce ana sa ran kamfabin sufurin jirgen saman Najeria Air zai fara nan da watan Afrilun 2022.
Ya bayyana haka ne a ranar Laraba yayin da yake zantawa da manema labarai na fadar shugaban kasa bayan taron majalisar zartarwa ta tarayya da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoranta a fadar shugaban kasa dake Abuja.
-
Facebook
Twitter