Muhammadu Mai Network 11-100Muhammadu Mai Industrial parkMuhammadu Mai mega motor parkMuhammadu Mai DEVAGOMMuhammadu Mai Gombe Capital…
GABA DA GABAN TA: Kotu ta umarci a maida daraktocin Hukumar NFIU da aka kora saboda sun binciki sirrin kuɗaɗen Tinubu da Atiku
Kotun Sauraren Kararraki da Bin Haƙƙin Ƙorafe-ƙorafen Ma’aiakata, ta bayar da umarnin a gaggauta maida daraktocin…
Gangamin APC na nan ranar 26 ga Maris, kuma Buni ne shugaban jam’iyya Daram-Dam – Ahmed
Shugaban Matasa na jam’iyyar APC Ismaeel Ahmed ya ce jam’iyyar ba ta karya dokar hukumar zabe…
GUDUN TSIRA: Yadda aka tattake yara kanana yayin gudun tsere wa ‘ƴan bindiga a Katsina
A ranar Alhamis ne wasu yara 7 suka rasa rayukansu a kauyen Shimfida dake karamar hukumar…
GABA KURA BAYA SIYAKI: Mala Buni muka sani shugaban APC, ba Sani Bello – Gargaɗin Hukumar Zaɓe ga APC
A ci gaba da damalmala cikin ruɗaninnsiyasa da jam’iyya mai mulki ta afka ciki tsindum, hukunar…
‘Mun sha ruwan wuta ba ƙaƙƙautawa’ -Mataimakin Gwamnan Kebbi, bayan ya sha da kyar
Mataimakin Gwamnan Jihar Kebbi, Samaila Yombe, ya bayyana yadda mahara su ka riƙa yi wa tawagar…
DABARUN TANADIN KAYAN NOMA: Najeriya ta hana ‘yan ƙasar waje sayen kayan gona kai-tsaye daga hannun manoma
Gwamnatin Najeriya ta hana baƙi ‘yan ƙasar waje sayen kayan gona kai-tsaye daga hannun manoman mu…
TSIGE MALA BUNI: Umarnin Buhari muka bi, dama kuma jam’iyyar APC na cikin halin rudani a karkashin sa – El-Rufai
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya bayyana cewa gwamnoni 19 na jam’iyyar APC suka amince da…
TASHIN HANKALI: Sojoji 18 ‘yan bindiga suka kashe a Kanya jihar Kebbi – Rundunar Sojin Najeriya
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da mutuwar sojoji 18 da ‘yan bindiga suka kashe a kauyen…