Mutum 20,000 za su samu aiki a ginin titin jirgin ƙasa daga Kaduna zuwa Kano – Minista Amaechi

Ministan Harkokin Sufuri Rotimi Amaechi ya bayyana cewa mutane 20,000 ne za a ɗauka aiki a…

Read More

Yadda ‘Yan bindiga suka kashe Manjo Janar Hassan Ahmed a hanyar Lokoja-Abuja

Rundunar Sojojin Najeriya ta bayyana cewa wasu Yan bindiga sun kashe wani babban dakare a rundunar…

Read More

Masu Gidan Rana, Daga Muazu Muazu

Kashi 98 cikin dari na rayuwar kowanne mutum a wannan duniya ta dogara ne akan kudi.…

Read More

Soja ya bindige budurwarsa a dalilin zargin tana yi masa yankan baya

Rundunar ‘yan sandan jihar Bayelsa ta bayyana cewa ta tsinci gawar wata yarin mai suna Jennifer…

Read More

Majalisar Tarayya ta yi fatali roƙon a saka Bauchi cikin rukunin jihohi masu arzikin man fetur

Majalisar Tarayya ta ƙi amincewa da roƙon da wani mamba ya yi, wanda ya karanta buƙatar…

Read More

Majalisar Dattawa ta amince Buhari ya ciwo bashin dala biliyan 8.3 da fam miliyan 490 daga bankuna da cibiyoyin hada-hada kusan 12

Majalisar Dattawa ta amince wa Shugaba Muhammadu Buhari ciwo bashin gudanar ayyukan raya ƙasa har na…

Read More

EFCC ta buɗe manhajar da za a riƙa kwarmata mata inda kadarorin ɓarayin gwamnati su ke

Shugaban Hukumar EFCC Abdulrasheed Bawa ya ƙaddamar da buɗe sabuwar manhaja, wato ‘app’ wanda jami’a za…

Read More

SAKA SAKAMAKON ZABE A YANAR GIZO: An kicime a majalisar Dattawa

An kaure da hayani a majalisar Dattawa ranar Alhamis saboda rashin amincewar wasu daga cikin ‘yan…

Read More

INEC: Mutum 542,576 sun yi rajistan zabe ta hanyar CVR a yanar gizo

Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kan ta ta kasa (INEC) Mahmood Yakubu ya bayyana cewa hukumar…

Read More

Najeriya za ta karbi kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona miliyan 41 a karshen Satumba – Inji Shu’aib

Shugaban hukumar kula da cibiyoyin kiwon lafiya a matakin farko ta ƙasa NPHCDA Faisal Shu’aib ya…

Read More