Buhari zai halarci taron Majalisar Ɗinkin Duniya a Amurka
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai tafi ƙasar Amurka ranar Lahadi domin halartar taron Majalisar Ɗinkin Duniya a birnin New York.
Karin bayani nan tafe.
An wallafa wannan Labari September 18, 2021 5:48 PM
Hausa Daily Times: Hausa Daily Times ingantacciyar kafar yaɗa labarai ce da ke da ƙwararrun ma’akata ƙarƙashin jagorancin ƙwararrun ƴan jarida.