Raba a Facebook
Tura zuwa Twitter
Rahotanni daga Filato sun ce an kai wani hari da ya yi sanadin mutuwar aƙalla mutum 10 tare da ƙone gidaje a wani hari da ƴan bindiga da ba a tantance ba suka kai a Te’egbe a ƙaramar hukumar Bassa.
-
Facebook
Twitter